Yanzu haka dan takarar Gwamna karkashin Jamiyyar NNPP Abba Kabir yusuf da sauran yan takarkarun jamiyyar NNPP sun halarci taron mauludi a Jihar Kaduna Tare da Dantakarar Shugaban Kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, PhD, FNSE inda zai Kai ziyarar aiki a yau lahadi 8/10/2022 a jihar ta Kaduna.
#sharhi.net
Comments