Ilimi
Wadanne Irin Matakai Ya Kamata A Dauka Domin Hana Faruwar Makamancinsa A Nan Gaba?
A wannan litinin ake sake bude jami’o’in Najeriya, bayan da kungiyar ASUU ta janye yajin aikin da ta shafe tsawon watanni 8 ta na yi a duk fadin kasar.
ASUU ta amince ta dakatar da yajin aikin don mutunta hukuncin Kotun Ma’aikata, kafin Kotun Daukaka kara ta bayyana matsayinta a kai.
To kowane tasiri yajin aikin na watanni 8 ya yi wa bangaren ilimi a Najeriya?
Wadanne irin matakai ya kamata a dauka domin hana faruwar makamancinsa a nan gaba?
Comments