Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce girman Najeriya da yawan al’ummar kasar ne ke haifar da kalubale da dama da kasar ke fuskanta, amma a fannoni da dama gwamnatinsa na kokari.
Super Eagles:Tawagar kwallon kafar Najeriya Super Eagles ta rasa damar samun tsabar kudi har Naira biliyan 4 da rabi sakamakon rasa samun tikitin zuwa gasar cin kofin Duniya da zaa gudanar a Qatar cikin wata mai zuwa. https://Sharhi.net