Latest News

NAJERIYA DA MEXICO SUN KULLA YARJEJENIYAR KASUWANCIN ZOBO

Dr Vincent Isegbe, babban darkta a hukumar kula da dabbobi da tsirrai a Najeriya (NAQS), shi ne ya saka hannu a madadin Najeriya inda Dr Javier Arriaga ya wakilci Mexico a birnin Mexico City.

Wasu Da Ake Zargin ’yan Fasa Kwauri Ne Sun Kashe Jami’in Hukumar Kwastam, Da Wasu 3 Da Ke Cikin Mawuyacin Hali A Kwara

FASA KORI:“Marigayin, mataimakin Sufeto, Saheed Aweda, an binne shi kamar yadda hakkin addinin Musulunci ya tanada a mahaifarsa, Popogbona a karamar hukumar Ilorin ta yamma a jihar Kwara.

Satar Man Fetur: Sojojin Ruwa Sun Mika Jiragen Ruwa Masu Anfani Da Makamashi , Ma’aikata Ga EFCC A Ranar Talata, 18 Ga Oktoba, 2022

Satar Man Fetur: Sojojin Ruwa Sun Mika Jiragen Ruwa masu anfani da Makamashi , Ma’aikata Ga EFCC A ranar Talata, 18 ga Oktoba, 2022 aka mika jiragen ruwa guda biyu, MT Platform da MV Caribbean Crest tare da wasu ma’aikatanta 22 da ake zargin barayin mai ne ga Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati,

Ya Rasu Ya Bar Mata Da 'ya'ya Da Dama.

Za'a yi Jana'izar shi da misalin ƙarfe Biyu na Rana 2.00pm) Yau Litinin idan Allah ya kaimu lafiya, a garin Rimaye ƙaramar hukumar Kankia ta jihar Katsina.

Dakarun Dake Aikin Wanzar Da Zaman Lafiya A Kasar Sudan Ta Kudu, Sun Nuna Damuwa

Farhan Haq, mai magana da yawun babban sakataren MDD Antonio Guterres, ya bayyana cewa, dakarun dake aikin wanzar da zaman lafiya a kasar Sudan ta kudu, sun nuna damuwa matuka game da fadan da ake gwabzawa tsakanin matasan kabilar Dimka biyu masu dauke da makamai a arewacin kasar.

Godwin Izilein Ya Ce Masu Horar Da ‘yan Wasan Kasashen Waje Suna Najeriya Ne Kawai Don Yin Ritaya Daga Aiki Karara:

Tsohon kocin Super Falcons Godwin Izilein ya ce masu horar da ‘yan wasa na kasashen waje suna Najeriya ne kawai domin samun kudaden ritaya. Izilein ya kara da cewa Jose Peseiro ba shi da wani abin da zai iya bayarwa a Super Eagles.

Kada Su Dauki Aikin Da Aka Guraben Da Aka Kaisu A Matsayin Hukuntawa.

Sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Usman Baba-Alkali, ya bukaci jami’an da aka tura cibiyoyin horas da ‘yan sanda da kada su dauki guraben da aka kaisu a matsayin hukuntawa.